14-Sep-2025
13-Sep-2025
11-Sep-2025
10-Sep-2025
09-Sep-2025
20250914-Yamai
00:00
1x
Shirin "Duniyarmu A Yau" dake tattaunawa kan harkokin dake gudana a farfajiyar duniyarmu tun daga kan huldodin diflomasiyya, da jagoranci, da kuma sauye-sauyen da ake samu a duniya na wannan makon, ya shimfida muku tabarmar maraba ne a birnin Beijing, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar da wani muhimmin jawabi a taron koli na BRICS, taron da ya tattaro shugabannin kasashen Brazil, da Rasha, da Afirka ta Kudu, da Masar, da Iran, da Indonesia, da Hadaddiyar Daular Larabawa, da Indiya, da Habasha a wuri guda.
15-Sep-2025
12-Sep-2025
A kauyen Jindouyang dake birnin Fu’an na lardin Fujian dake kudu maso gabashin kasar Sin, akwai wata jagora da mazauna kauyen suka amince da ita, wadda kuma ‘yar majalisar wakilan jama’ar kasar Sin ce. Ba shugabar kauye ba ce kawai, baya ga haka mataimakiyar shugabar kungiyar mata ta Fu’an ce, kana ita ce magajiyar wasan damben kabilar She ta lardin. Ta san muhimmancin yada dokoki a kauye, kuma tana kokarin inganta raya kauyuka ta hanyar dokoki. To, ko wace ce wannan baiwar Allah? A cikin shirinmu na yau, za mu kawo muku labari ne game wannan mata mai suna Zhong Tuanyu.