An kaddamar da taron dandalin tattaunawar diflomasiyya tsakanin al'ummar Sin da Afirka a Tanzaniya 2016-08-10 Jiya Talata 9 ga wata ne, aka kaddamar da taron dandalin tattaunawar diflomasiyya tsakanin al'ummar kasashen Sin da Afirka a Dar es Salaam, hedkwatar mulkin kasar Tanzaniya, wanda kungiyar kula da harkokin diplomasiyya tsakanin al'ummar kasa da kasa ta kasar Sin, da kuma gidan rediyon kasar Sin CRI suka shirya cikin hadin gwiwa...