in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Sin dake samun horo a kasar Brazil
2017-02-21 10:37:59 cri
Tun bayan da kungiyar kwallon kafa ta Guangzhou Evergrande ta zama zakara a gasar cin kofin kwallon kafan nahiyar Asiya AFC a shekarar 2013, gasar wasan kwallon kafa ta Sin wato CSL ya kara samun ci gaba a shekarun baya, yanayin wasan kwallon kafa da kasar Sin ke ciki ya jawo hankalin jama'a da ba a taba ganin irinsa ba a tarihi. Amma duk da irin bunkasuwa da aka samu, kamata ya yi a mayar da hankali wajen horar da yara kwallon kafa a kasar Sin, hakan zai sa kasar ta bunkasa a fannin kwallon kafa. A yanzu haka, ra'ayin jama'a shi ne na samun horo a kasashen ketare a fannin wasan kwallon kafa. A cikin wadanda ke samun horo a ketare, akwai wata kungiyar wasan kwallon kafa ta musamman, mai kunshe da 'yan mata masu shekarun haihuwa 17 zuwa 18. A cikin shirinmmu na yau za mu kawo muku bayani game da wannan kungiyar.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China