'Yan sanda: A kalla mutane 29 aka kashe sanadiyar fadan kabilanci a Jamhuriyar demokiradiyar Congo
Kafofin 'yan sanda a Jamhuriyar demokiradiyar Congo sun tabbatar da cewa, a kalla mutane 29 ne suka gamu da ajalinsu sanadiyar fadan kabilanci da ya barke ranar Laraba da dare a lardin arewacin Kivu dake gabashin kasar.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku