181221-tashar-ruwa-ta-ningbo-zhoushan-tana-kara-habaka-cikin-sauri-jamila.m4a
|
Jama'a masu sauraro, assalamu alaikum, barkanmu da sake kasancewa a cikin sabon shirinmu na "Allah daya gari bamban", shirin dake zuwa muku kai tsaye daga nan sashen Hausa na gidan rediyon kasar Sin tare da ni Jamila, to a yau zamu yi muku bayani kan kokarin da ake domin kara habaka tashar jiragen ruwan teku ta Ningbo-Zhoushan ta birnin Ningbo na lardin Zhejiang dake kudu maso gabashin kasar Sin.(Jamila)