Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Taron baje-kolin tattalin arziki da cinikayya tsakanin Sin da Afirka
2019-07-17 08:18:13        cri


A wannan mako, shirin zai karkata ne kan taron baje kolin tattalin arziki da ciniki da baje kolin kayayyakin Sin da Afirka kuma shi ne irinsa na farko da aka kaddamar a kwanakin baya a birnin Changsha na lardin Hunan dake tsakiyar kasar Sin. Kana kuma za ku ji wata muhimmiyar hirar da muka yi da mai girma gwamnan jahar Jigawa a Najeriya Alhaji Muhammad Badaru Abubakar wanda ya samu damar halartar bikin.(Murtala Zhang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China