2019-10-21 20:35:21 cri |
A watan Yuli ne, babban darektan hukumar lafiya ta duniya(WHO) Tedros Adhanom ya ayyana barkewar kwayar cutar, wadda ta halaka rayukan mutane sama da 2,000 a jamhuroiyar demokiradiyar Congo, a matsayin matsalar lafiyar jama'a dake jawo hankalin kasa da kasa na gaggawa.
A nata bangaren kungiyar tarayyar AU, ita ma a watan Yulin, ta ba da umarnin tura wata tawagar yaki da cutar ta Ebola zuwa kasar DRC.(Ibrahim)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China