Gasar wasan kwallo kan kankara ta daliban jami'o'in kasar Sin
2019-11-17 08:43:17 cri
An kaddamar da gasar wasan kwallo kan kankara ta daliban jami'o'in kasar Sin ta shekarar 2019 a birnin Beijing, inda kungiyoyin jami'o'i 15 suka halarci gasar. An yi gasar don ne sa kaimi ga daliban jami'o'i da su kara sanin kwallo kan kankara da son bugata.(Zainab)