Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Hira da Abdullahi Ahmad Tinau dalibin Najeriya dake karatu a jami'ar koyon ilimin aikin gona ta kasar Sin
2020-02-26 11:54:55        cri


A cikin shirinmu na wannan mako, za ku ji wata hirar da wakilinmu Murtala Zhang ya yi da Abdullahi Ahmad Tinau, dan Kaduna wanda ya zo birnin Beijing na kasar Sin a watan Satumbar bara, domin karatun digiri na biyu a jami'ar koyon ilimin aikin gona ta kasar.

A zantawar tasu, Abdullahi Ahmad Tinau ya bayyana yadda Sinawa ke karbar shi a matsayin dan uwa, da fahimtarsa game da al'adun gargajiya na kasar. A karshe, Abdullahi Tinau ya ce yana da yakinin gwamnatin kasar Sin za ta samu nasarar ganin bayan cutar numfashi ta COVID-19, wadda a yanzu haka ke addabar kasar.(Murtala Zhang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China