Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Dr. Muhammad Sulaiman Abdullahi: Ina alfahari da koyawa daliban kasar Sin harshen Hausa
2020-06-23 13:42:12        cri


Dr. Muhammad Sulaiman Abdullahi, malami ne a sashin koyar da harsunan Najeriya dake jami'ar Bayero a jihar Kano ta Najeriya. Kuma a halin yanzu, yana koyar da harshen Hausa ga wasu daliban kasar Sin dake karatu a jami'ar koyon harsunan waje ta Beijing, wato BFSU a takaice.

Dr. Muhammad Sulaiman Abdullahi ya bayyana cewa, daliban kasar Sin suna da kwazo matuka wajen koyon yaren Hausa da al'adun gargajiya na Hausawa, kuma a cewarsa, gwamnatin kasar Sin na iyakacin kokarinta wajen karfafa dankon zumunta da kasashen Afirka, ciki har da Najeriya.(Murtala Zhang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China