Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Mata 'yan wasan kwallon kafa na kabilar Zang
2020-07-03 08:52:46        cri

 

 

 

 

 

 

 

Mata 'yan kungiyar wasan kwallon kafa ke nan da ke makarantar midil ta kabilar Zang da ke gundumar Luqu ta lardin Gansu na kasar Sin. Makarantar ta kasance sansanin horar da matasa 'yan wasan kwallon kafa na yankin. A baya, yayin da maza suke wasan kwallon kafa, mata sukan tsaya a gefe suna kallo. Don ba mata damar wasan, a shekarar 2015, aka kafa kungiyar mata 'yan wasan kwallon kafa a makarantar.(Lubabatu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China