Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Hira da Malama Zainab Babangida Umar
2020-08-25 08:46:57        cri

 


 

Kwanakin baya wakiliyarmu Fa'iza Mustapha ta samu damar yin hira da Malama Zainab Babangida Umar daga jihar Kano ta kasar Najeriya, wadda a yanzu ke yin karatu a birnin Changchun dake arewa maso gabashin kasar Sin. A yau kuma, za mu kawo muku bayani game da ita, yanzu sai ku biyo mu cikin zantawar da wakilinmu Murtala Zhang ya yi da ita.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China