2020-09-09 21:06:18 cri |
Da take tabbatar da hakan a Larabar nan, mai magana da yawun ma'aikatar wajen Sin Hua Chunying, ta ce ana sa ran shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel, da shugaban majalissar Turai Charles Michel, da shugaban hukumar zartaswar tarayyar Turai Ursula von der Leyen za su halarci wannan taro. (Saminu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China