Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-11-08 20:55:12    
Sin tana fahimtar matsayi da kuma bukatun kasashen Afirka a kan batun sauyewar yanayi

cri
Yayin da firayim ministan kasar Sin Wen Jiabao ke ganawa da takwaransa na kasar Habasha Meles Zenawi a ran 8 ga wata da safe bisa agogon wurin a birnin Sharm El Shaikh na kasar Masar, ya bayyana cewa, kasar Sin tana fahimta da kuma goyon bayan matsayi da bukatun kasashen Afirka a kan batun sauyewar yanayi, kuma tana son inganta hadin gwiwa tare da Afirka domin sa kaimi ga samun ci gaba a yayin taron Copenhagen bisa ka'idar daukar nauyi tare amma akwai bambanci.

A nasa bangaren kuma Mr. Meles ya furta cewa, kasar Habasha tana son inganta tuntuba da hadin gwiwa tare da kasar Sin a kan batun sauyewar yanayi.(Kande Gao)